Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu
Kungiyar Manyan Malaman Makarantun Shari’a, Lauyoyin manyan Sakatarorin Dindindin, hade da wasu karin masana daga bangarori masu alaka da juna sun hallara a Abuja don samar da tsarin da ya dace don samun nasara Shirin Adalci da sulhu na a Arewa maso Gabashin Nijeriya.



